Kamaru: Rikici bayan daure jagoran 'yan aware
August 22, 2019Talla
Bayan yunkurin kwantar da hankulan 'yan kasa don mayar da kasar Kamaru turbar zaman lafiya da gwamnati Shugaba Paul Biya ke yi, sabon rikici ya kuma kunno kai a sakamakon hukuncin kotu na daure madugun 'yan aware Julius Ayuk Tabe, duk da haka masu gwagwarmaya na cewa ba gudu ba ja da baya a yunkurin son mayar da yankin na Ambazoniya a matsayin mai cin gashin kai..