1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rahoto kan tsafta a birnin Yamai na Nijar

Salissou Boukari
July 7, 2017

A wannan Jumma'a ce ake soma wani taron a birnin Accra na Ghana a kan tsabta a kasashen Afirka. Dangane da haka ne a jerin rahotanni da muka tanadar muku za mu nufi birnin Yamai na Jamhuriyar Nijar, dan jin yadda wasu matasa na "Cyber Citoyen" ke fafutikar tsabtace birnin na Yamai.

https://p.dw.com/p/2g7WP