1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rahoto kan nasarar Gwamna Ganduje

Nasir Salisu Zango
May 6, 2022

Kotun kolin Najeriya ta yanke hukunci kan dambarwar da ake yi a game da shugabancin jam'iyyar APC na Kano inda ta bai wa Gwamna Abdullahi Ganduje nasara.

https://p.dw.com/p/4Awus