Bayan hare-haren tsallaken iyaka da masu ta da kayar bayan na Najeriya suka kai cikin Nijar, hukumomin kasar sun lashi takobin murkushe mayakan sa kan.
https://p.dw.com/p/1Ea2N
Talla
Majalisar dokokin Jamhuriyar Nijar ta amince da tura sojoji zuwa Najeriya domin yakar Boko Haram, matakin da ya samu goyon bayan al'ummar kasar.