1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nijar ta tashi haikan don yakar Boko Haram

February 12, 2015

Bayan hare-haren tsallaken iyaka da masu ta da kayar bayan na Najeriya suka kai cikin Nijar, hukumomin kasar sun lashi takobin murkushe mayakan sa kan.

https://p.dw.com/p/1Ea2N
Kamerun Mora Armee Soldaten Anti Boko Haram 07/2014
Hoto: Reinnier Kaze/AFP/Getty Images

Majalisar dokokin Jamhuriyar Nijar ta amince da tura sojoji zuwa Najeriya domin yakar Boko Haram, matakin da ya samu goyon bayan al'ummar kasar.