1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya:An sace mutane 14 a Zamfara

Abdourahamane Hassane
May 9, 2018

Daga cikin wadanda ke hannun 'yan bindigar sun hada da wata amarya da ba ta dade da tarewa gidan angonta, kuma yanzu haka 'yan sanda na ci gaba da gudanar da bincike domin kubtar da mutanen.

https://p.dw.com/p/2xRJ9