SiyasaNajeriya:An sace mutane 14 a ZamfaraTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdourahamane Hassane05/09/2018May 9, 2018Daga cikin wadanda ke hannun 'yan bindigar sun hada da wata amarya da ba ta dade da tarewa gidan angonta, kuma yanzu haka 'yan sanda na ci gaba da gudanar da bincike domin kubtar da mutanen.https://p.dw.com/p/2xRJ9Talla