Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
A Jihar Taraba da ke a arewacin Najeriya matasa sun rugumi sana'ar wanki da guga, domin samun abin dogaro da kai. Wannan shi ne batun da shirin Dandalin matasa ya duba.
Tura sakon Facebook Twitter Whatsapp Web EMail Facebook Messenger Web
Permalink https://p.dw.com/p/3nuZB
Kamar sauran wasu jihohin arewacin Najeriya, ita ma gwamnatin Jihar Sakwato ta bayar da umurnin rufe makarantun kawana da ke wajen babban birnin jihar a wani mataki na tunkarar matsalar rashin tsaro.
Kwararru da likitocin da ke gudanar da bincike a kan sha'anin kiwon lafiya sun ce ciwon na sankara na kwakwalwa na iya hadddasa kisa cikin lokaci kalilan.
Shirin Abu Namu ya yi nazari ne kan nasarar darewa kan shugabancin kungiyar cinikayya ta duniya WTO da Ngozi Okonjo-Iweala.
Mahukunta a Najeriya sun ce an sako mutanen nan 42 da aka sace tare da yin garkuwa da su a garin Kagara na jihar Neger, bayan sun shafe tsawon kwanaki 10 suna hannun 'yan bindiga.