Yan sanda sun mutu a yayin artabun yin garkuwa da Turawa
April 27, 2019Talla
Lamarin dai ya auku ne a yayin da suke kan hanyarsu ta koma wa gida jiya Juma'a, daga yankin da suke aikin hakar mai a jahar Rivers da ke a kudancin Najeriyan. Kawo yanzu, ba a kai ga baiyana asalin kasashen da mutanen da aka sacen suka fito ba tukun na. Yankin dama ya yi kaurin suna wajen sace mutane musanmanTurawa don neman kudin fansa.