Nadin ministoci ya bar baya da kura
July 25, 2019Talla
Shugaba Buhari dai ya shafe watanni biyu bayan kama aiki a wa'adinsa na biyu ba tare da girka gwamnati ba sai dai daga cikin sunayen mutane 43 da ya mika wa majalisar dokokin domin amincewa bakwai daga cikinsu ne kacal mata sannan kuma babu matasa sosai a cikin ministocin lamarin da ya janyo cece-kuce a tsakanin 'yan kasar.