Za a ji cewa wasu kwararru a fannin tsaro karkashin kungiyar kasa-da-kasa ta ASSIS International, sun shirya yaki da matsalolin tsaro musamman garkuwa da mutane a Najeriya. Kwararrun sun bayyana bullo da ‘yan sandan al'umma da kuma afka wa dazukan da ake ta’asar a cikinsu.