1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Matasan APC na son taka rawa a gwamnati

February 5, 2021

Wani sabon rikici ya kunno kai tsakanin matasan APC mai mulkin Najeriya da ke son a sakar musu ragamar gudanarwa da kuma tsofaffi da suka mamaye ragamar mulki, lamarin da ke zaman alamun tawaye a cikin jam'iyyar.

https://p.dw.com/p/3oxoh