1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Matakin rufe iyakar Najeriya da Benin

Abdullahi Tanko Bala
August 29, 2019

Gwamnatin Najeriya ta rufe iyakokinta da Jamhuriyar Benin na wucin gadi a wani mataki na dakile ayyukan 'yan fasakwauri da ke shigar da kaya cikin kasar ba bisa ka’ida ba.

https://p.dw.com/p/3Ohlh
Grenze Nigeria Benin
Hoto: Pius Utomi Ekpei/AFP/Getty Images

Gwamnatin dai na fatan zama mai dogaro da kanta musamman wajen noma abinci wanda hakan ya sa ta yi tarnaki akan shigar da shinkafa cikin kasar daga waje.

Shugaban Najeriyar Muhammadu Buhari  ya bullo da sabbin manufofi tun bayan hawan sa karagar mulki a 2015 domin rage shigar da kayayyakin kasashen waje da bunkasa kayayyaki na cikin gida da kuma tattalin k Nigeria Benin Grenzeudaden waje.

A cewar shugaban shigo da kayayyakin kasashen waje na yin barazana ga manufofin dogaro da kai.

Tsallake zuwa bangare na gaba Rahotanni da Sharhuna

Rahotanni da Sharhuna