1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Salon rayuwa

Masana'antar sarrafa kayan lambu a Jamhuriyar Nijar

Gazali Abdou Tasawa SB)(AS
June 21, 2022

A Jamhuriyar Nijar wata mata mai suna Maimaouna wacce ta yi karatun lauya ta rikide zuwa sarrafa kayan lambu zuwa kayan kwalliyar mata inda har ta kafa masana’anta ta kanta.

https://p.dw.com/p/4D26x