Siyasa Majalisar ministocin Nijar matan kalilan ne.To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdourahamane Hassane04/09/2021April 9, 2021A Jamhuriyar Nijar kungiyoyin mata da dama na kasar sun koka dangane da abin da suka kira rabon kura da aka yi a cikin gwamnati inda aka ba su kujeru biyar kawai a sabuwar majalisar ministocin ta kasar. https://p.dw.com/p/3rmz4Talla