1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Mahawara kan shirya taron makomar Najeriya

October 24, 2013

Kwamitin da aka ɗorawa alhakin tsara yadda za a gudanar da taron ƙasa, yana kan zagaya shiyoyin Tarayyar ƙasar don sauraron ra'ayoyin jama'a.

https://p.dw.com/p/1A5kt
Nigerianischer Präsident Goodluck Ebele Jonathan (links) mit dem Vorsitzendrn des neu gegründeten Komitees zur Vorbereitung der Nationalen Konferenz in Nigeria, Dr. Femi Okorunmu, und dem Sekretär des Kommittees, Dr Akilu Sani Indabawa (Mitte). Bild: Korrespondent Ubale Musa
Hoto: DW/U. Musa

Bisa yadda aka tsara, kwamitin sauraron ra'ayin 'yan Najeriya zai ziyarci jihohi biyu a ko wace shiyya daga shiyoyin ƙasar shida. Kawo yanzu dai batun shirya taron makomar ƙasar yana karo da banbancin ra'ayi tsakanin 'yan ƙasar.