Kwamitin da aka ɗorawa alhakin tsara yadda za a gudanar da taron ƙasa, yana kan zagaya shiyoyin Tarayyar ƙasar don sauraron ra'ayoyin jama'a.
https://p.dw.com/p/1A5kt
Talla
Bisa yadda aka tsara, kwamitin sauraron ra'ayin 'yan Najeriya zai ziyarci jihohi biyu a ko wace shiyya daga shiyoyin ƙasar shida. Kawo yanzu dai batun shirya taron makomar ƙasar yana karo da banbancin ra'ayi tsakanin 'yan ƙasar.