Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
A kowace shekara sarar maciji fiye da dubu 25 ne ake samu a lokacin shara da kuma girbin amafanin gona a Tarayyar Najeriya.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta ce wasu ‘yan bindiga sun sace manoma 22 a gonakinsu da ke wajen Abuja babban birnin tarayya a ranar Larabar da ta gabata.
A yayin da matsalar tsaro ke kara ta'azzara, gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce akwai tsimin abinci da zai wadatar da daukacin 'yan kasar da ke fuskantar barazana.
A wani sabon matakin habaka harkar noma, gwamnatin Tarayyar Najeriya ta haramta cinikin kayan gona a tsakanin baki 'yan kasashen waje da manoman cikin kasar kai tsaye.
Hadin gwiwar kungiyoyin Fulani makiyaya a Plateau da ke tarayyar Najeriya, sun yi fatali da wata sabuwar doka ta haramta kiwon dabobi a bainar jama'a da majalisar dokokin jihar ke kokarin samarwa.