Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
An samu sauki rayuwa a birnin Khartum na kasar Sudan sakamakon mutumta yarjejeniyar tsagaita bude wuta ta kwana guda da bangarorin manyan habsoshin sojan kasar suka yi.
Hukumar samar da abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da aniyar dakatar da bayar da tallafi ga Habasha sakamakon karkata akalar abincin da ake ba wa kasar.
A daidai lokacin da ake fada mai tsanani a kudancin Ukraine, Shugaba Vladimir Putin na Rasha ya ce kyiv ta gaza kai labari a farmakin da ta shafe makonni tana shiryawa duk da taimakon da ta samu daga kasashen Yamma.
Shiri na al´adu, addinai da kuma zamantakewa tsakanin al´ummomi daban-daban a duniya baki ɗaya.
Nan gaba a 19:00 UTC: DW News