1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Tattalin arziki

Kenya: Kammala taron koli na tsakanin Jamus da Afirka

Salissou Boukari
February 10, 2017

A karshen taron da ya gudana a birnin Nairobi na kasar Kenya, ministan kula da raya kasashe na Jamus Gerd Müller ya yi kira ga Jamus da ta kara yawan jarin da take zubawa a nahiyar Afirka.

https://p.dw.com/p/2XMvO