1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Abu Na Mu ya duba matsalar sanya yara aikin karfi

Binta Aliyu Zurmi
March 18, 2019

Matsalar nan ta safarar yara kanana daga Arewaci zuwa Kudancin Najeriya ya na kara kamari duk kuwa da kokarin da kungiyoyi da ke rajin kare hakkin dan adam ke yi.

https://p.dw.com/p/3FGpA
Burundi Landwirtschaft
Hoto: picture-alliance/Ton Koene

Shirin ya tattauna kan matsalar nan ta safarar yara kanana daga Arewaci zuwa Kudancin Najeriya da sunan aikatau, lamarin da yanzu ke neman ya gagari kundila duk kuwa da fadi tashin da kungiyoyi masu rajjin kare hakkin dan adam ke yi don ganin an dakile wannan dabi'a.

Tsallake zuwa bangare na gaba Bincika karin bayani

Bincika karin bayani