1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Inganta dangantaka da Ghana

December 13, 2017

Jamus na bukatar fadada huldarta a kasashen Afirka, wannan ya sa aka zabi kasar Ghana a matsayin kasar da za a kulla hulda da ita. Saboda haka ne ma shugaban kasar Jamus Frank-Walter Steinmeier ya yada zango a kasar Ghana.

https://p.dw.com/p/2pJbc