SiyasaHulda tsakanin DW da wasu kafofin yada labaraiTo view this video please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasa12/24/2020December 24, 2020A Jamhuriyar Nijar huldar da tashar DW ta kulla tare da wasu gidajen radiyoyi masu zaman kan, na taka babbar rawa wajen bai wa al’ummar kasar damar samun labarai da shirye-shiryen na DW cikin sauki ba tare da sun sha wahalar neman tashar ba. https://p.dw.com/p/3nBvQTalla