1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Hukumar zaben Najeriya ta mika wuya

Uwais Abubakar Idris MA
February 18, 2019

A Najeriya hukumar zaben mai zaman kanta INEC, ta amince wa jam’iyyun siyasa da su ci gaba da yakin neman zabensu biyo bayan dage babban zaben kasar da ya haifar da takaddama.

https://p.dw.com/p/3DbuX