SiyasaHarin ta'addanci ya halaka mutane 49 a New ZealandTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaMuntaqa Ahiwa MAB03/15/2019March 15, 2019Hukumomi sun bayyana mutumin da ya kai harin da ya kashe mutane 49 a masallacin al Noor na kudancin kasar New Zealand a matsayin dan ta’adda. Saboda haka suka gargadin Musulmi da su nisanci masallatai na dan wani lokacihttps://p.dw.com/p/3F7OKTalla