1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Ganawar Merkel da Issoufou kan bakin haure

Mahaman Kanta MAB
August 14, 2018

Shugaban Nijar Mahamadou Issoufou na ziyarar aiki a Berlin a ranar Laraba don ganawa da shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel da nufin duba hanyoyin magance fataucin bakin haure da ke bin Sahara don shiga nahiyar Turai.

https://p.dw.com/p/339d3