1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya da Nijar na fama da kalubalen rashin tsaro

Lateefa Mustapha Ja'afarOctober 22, 2015

Hare-haren kungiyar Boko Haram na kara kamari a jihohin Borno da Yobe na Tarayyar Najeriyada kuma jihar Diffa a Jamhuriyar Nijar

https://p.dw.com/p/1Gsjh
Hare-haren Boko Haram a Najeriya da makwabtanta
Hare-haren Boko Haram a Najeriya da makwabtantaHoto: Stringer/AFP/Getty Images

A da-dai lokacin da wa'adin da sabuwar gwamnatin Najeriya ta ce ta dibarwa kanta Domin kawo karshen ayyukan kungiyar 'yan ta'addan Boko Haram, hare-haren kungiyar na kara zafafa a jihohin Borno da Yobe a Najeriyar da kuma jihar Diffa a makwabciyarta Jamhuriyar Nijar, abin da ke ci gaba da haifar da tsro da fargaba ga al'ummar yankunan da abin ya fi kamari.