Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
A 2014, 'yan Boko Haram sun mamaye Mubi a Arewa maso gabashin Najeriya na tsawon makonni. Sai dai duk da korar 'yan ta'adda da aka yi- har yanzu ana fama da shakku. Abin da Kiristoci da Musulmi ke son canzawa tare.
© 2019 Deutsche Welle | Kare bayanai | Ka'idojin shari'a | Tuntuba | Mai amfani da tsarin mobile