Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Matsalar rashin aikin yi ta jefa matasa cikin mumunan hali a tarayyar Najeriya, inda wannan yanayi ya sa wasu matasa 24 kwashe fiye da watani bakwai a gidan yari bayan sun ba da cin hanci don daukar su aikin dan sanda.
Tura sakon Facebook Twitter Whatsapp Web EMail Facebook Messenger Web
Permalink https://p.dw.com/p/3pvsq
'Yan Najeriya na mayar da martani kan rahoton hukumar kididigar jama'a, da ya nuna cewa yawan marasa aikin yi ya karu zuwa kashi 33.3 cikin dari a tarayyar Najeriya.
Hukumar Kula da Magunguna ta Duniya ta baiyana fargaba kan matsalar shaye-shayen kwayoyi a tsakanin tsofaffi a Najeriya da Indiya.
Gwamnatin Najeriya ta kaddamar da fara daukar ma'aikata dubu 774, a daukacin kananan hukumomin kasar, a kokarin rage rashin aiki da talauci musamman a tsakanin matasa.
A Sokoto karon farko an bude garejin gyaran motoci na zallar mata kanikawa, a kokarin bai wa mata masu motoci dama da kuma sakewa a yayin da suka kai gyaran motocinsu ga takwarorinsu mata.