1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Dambarwar siyasa a Jamhuriyar Nijar

Ahmed SalisuAugust 6, 2015

Al'amura sun fara kankama gabannin harkokin zaben shugaban kasa a Jamhuriyar Nijar, inda 'yan siyasa da masu ruwa da tsaki kan zaben ke cigaba caccakar juna.

https://p.dw.com/p/1GB6X
Hama Amadou bei der ersten Wahlrunde im Niger
Hoto: picture-alliance/Photoshot

'Yan siyasa da hukumomin da ke da ruwa da tsaki kan zaben shugaban kasa a Jamhuriyar Nijar sun fara shirin zabe wanda za a gudanar cikin shekara mai kamawa. Sauran al'ummar gari da masana harkokin siyasa kuwa tsokaci suka fara yi kan batun.