SiyasaDaliban Kagara sun fada hannun masu satar mutaneTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaUwais(HON)02/17/2021February 17, 2021Wasu ‘yan bindiga sun afka wa makarantar sakandare ta garin Kagara da ke jihar Niger inda suka yi garkuwa da dalibai masu yawa da ma wasu malamai, a yanayin da ke nuna ci gaba da tabarbarewar yanayin tsaro a Najeriya. https://p.dw.com/p/3pUBZTalla