1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya: Leah Sharibu a hannun B.Haram

October 22, 2018

Kungiyar 'yan ta'addan Boko Haram da ta addabi Najeriya da makwabtanta, na ci gaba da rike guda daga cikin 'yan matan sakandaren garin Dapchi da ta sace. Ku kalli hira da wakilinmu na Maiduguri Al-Amin Suleiman Muhammad ya yi da mahaifiyarta.

https://p.dw.com/p/36yYY