1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Batun ilimi na fuskantar kalubale a wasu kasashen Afirka

October 6, 2016

Yayin da a Nijar da Najeriya al'amuran ilimi ke gamuwa da cikas, sakamakon yaje-yajen aikin da malamai da kuma dalibai ke yi a kan wasu bukatunsu,a Afirka ta Kudu dalibai ne suka yi zanga-zanga saboda kudin makaranta.

https://p.dw.com/p/2QwpV
Weltmädchentag
Hoto: picture-alliance/dpa/Plan International

Yayin da a Nijar da Najeriya al'amuran  samar da ilimi ke gamuwa da cikas,sakamakon yaje-yajen aikin da malamai da kuma dalibai ke yi a kan wasu bukatunsu,a Afirka ta Kudu dalibai ne suka yi zanga-zanga saboda karin kudin makaranta da kishi takwas cikin dari.Mun tanadar muku da rahotanni a game da wannan batu a ciki har da muhawara da DW ta gudanar a Nijar a game da batun samar da hanyoyin bunkasa ilimi a Nijar din.