1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Babandede ya yi tir da cin hanci a Najeriya

Uwais Abubakar Idris MAB
October 4, 2021

Muhammed Babandede shi ne tsohon shugaban hukumar kula da shige da fice ta Najeriya da ya yi ritaya. A hirar da wakilinmu da ke Abuja Uwaisu Abubakar Idris ya yi da shi sun tattauna a kan batun cin hanci da rashawa a hukumar da rashin tsaro na kan iyakokin Najeriya a daidai lokacin da kasar ke fama da ayyukan 'yan taada da masu kai hare-hare da makamai.

https://p.dw.com/p/41Er7