1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Ana ci gaba da mayar da martani kan kisan Fulani a Mali

Gazali Abdou Tasawa
March 26, 2019

Ana ci gaba da yin kiraye-kiraye na daukar matakin bincike biyo bayan kisan Fulani da 'yan kabilar Dogon maharba suka yi a garin Ogossagou na kasar Mali inda a yanzu adadin mutanen da suka mutu ya kai 160.

https://p.dw.com/p/3FgFg