SiyasaAna ci gaba da mayar da martani kan kisan Fulani a MaliTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaGazali Abdou Tasawa03/26/2019March 26, 2019Ana ci gaba da yin kiraye-kiraye na daukar matakin bincike biyo bayan kisan Fulani da 'yan kabilar Dogon maharba suka yi a garin Ogossagou na kasar Mali inda a yanzu adadin mutanen da suka mutu ya kai 160.https://p.dw.com/p/3FgFgTalla