1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

An nada sabbin ministoci a Zimbabuwe

Mohammad Nasiru Awal
December 1, 2017

Sabon shugaban kasar Zimbabuwe Emmerson Mnangagwa a wannan Juma'a ya nada manyan jami'an sojin kasar a manyan mukamai na majalisar ministocinsa.

https://p.dw.com/p/2odcg