SiyasaAn kusa kawo karshen rikici a kan karin albashi a NajeriyaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdourahamane Hassane09/12/2019September 12, 2019An kama hanyar kai karshen rikicin karin albashin ma'aikata da aka dade ana yi a Najeriya bayan da gwamnatin kasar ta ce ta kafa kwamitin da zai kammala aiki bisa sabon albashin.https://p.dw.com/p/3PVF2Talla