1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

An kusa kawo karshen rikici a kan karin albashi a Najeriya

Abdourahamane Hassane
September 12, 2019

An kama hanyar kai karshen rikicin karin albashin ma'aikata da aka dade ana yi a Najeriya bayan da gwamnatin kasar ta ce ta kafa kwamitin da zai kammala aiki bisa sabon albashin.

https://p.dw.com/p/3PVF2