1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

An amince da yarjejeniyar sulhu a Libiya

Kmaluddeen SaniDecember 17, 2015

Bangarorin da ba sa ga muciji da juna na kasar Libiya sun rattaba hannu a kan jadawalin tabbatar da zaman lafiya da Majalisar Dinkin Duniya take shiga tsakani.

https://p.dw.com/p/1HPPd
Martin Koblers Besuch in Libyen
Hoto: picture alliance / dpa

Wakilan da suka futo daga cikin majalisar kasar da ke adawa da juna sun sanya hannu ne a kan jadawalin tsarin karba-karba a gaban mai sanya idanu na Majalisar Dinkin Duniya Martin Kobler gami da jami'an diplomasiya a kasar Moroko.

An dai samun nasarar kulla yarjejeniyar ce a tsakanin bangarorin biyu na kasar Libiya da ta sha fama da zub da jani bisa sanya hannun Majalisar Dinkin Duniya