1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

An kashe jagoran addini a Bangladesh

Abdourahamane HassaneApril 11, 2015

An rataye Muhammad Kamuruzama a gidan kurku byan kotu ta sameshi da laifi kisan ƙare dangui.

https://p.dw.com/p/1F6Se
Bangladesch Mindestens 10 Tote bei rituellem Bad in Narayangonj
Hoto: picture alliance/ZUMA Press/Z. H. Chowdhury

Muhhamad dan shekaru 63 jagoran jam'iyyar 'yan adawa ta masu kishin addini,wata kotun ta musammun da aka girka ta sameshi da hannu a kisan ƙare dangi da aka aiwatar a lokacin yaƙin samun yanci kai na ƙasar daga Pakistan a shekarun 1971.

Tun da farko kotun ƙollin ƙasar ta yi watsi da ƙaran da ya ɗaukaka a kan hukuncin kisan.