1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Ta'addanci

An gargadi Najeriya kan yiwuwar kai hari

Uwais Abubakar Idris MAB
October 24, 2022

Sanarwar da ofisohin jakadancin Amirka da Birtaniya da Italiya suka fitar kan yiwuwar kai hare-haren ta’adanci a Abuja babban birnin Najeriya ta haifar da martani da zaman zullumi duk da matakan tsaro da ake kara dauka .

https://p.dw.com/p/4IcG9