RGB
June 15, 2020Talla
Tarihin matashin mawakin nan wanda yanzu a duniyar mawakan Hausa taurarurwarsa ta ke haskawa wato Hamisu Breaker musamman wakarsa ta jarumar mata da kuma Farfesa Sa'idu Mohammed Gusau malami a sashen nazarin harsunan Najeriya a Jami'ar Bayero da ke Kano yadda yake kallon wakar ta fuskar nazari da ma'ana.