Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Batun yi wa matsalar tsaron kasashen yankin Sahel taron dangi da wahalhalun bakin haure a hamada da kuma yi wa Paul Rusesabagina afuwa, sun dauki hankulan jaridun Jamus a wannan makon.
Zartar da dokar hukunta masu neman jinsi daya da rikicin siyasar Kenya sun fito a jaridun Jamus.
Jarirun Jamus sun duba yadda sauyin yanayi ke illa a Afirka da kuma yaduwar cutar amai da gudawa.
Shiri na al´adu, addinai da kuma zamantakewa tsakanin al´ummomi daban-daban a duniya baki ɗaya.
Nan gaba a 11:30 UTC: The 77 Percent