Gasar Afirka ta shekara ta 2024: Kasashen da ake zato za su taka rawar gani
Akwai kasashe da dama a gasar karo na 34 ta neman cin kofin kwallon kafar Afirka. Kasashen sun hada da Senegal mai rike da kofi, da Masar wadda ta fi lashe kofi da Cote d'Ivoire mai masaukin baki.