1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Zanga-zangar malaman makarantar a Nijar

Mahaman Kanta
April 27, 2017

Kungiyoyin malaman makaranta sun kira wata zanga-zanga domin nuna damuwa a game da saba alkawari da gwamnatin ta yi a kan biyan bukatun malaman na albashi, sai dai wasu daga cikin malaman ba su amince da yin gangamin ba.

https://p.dw.com/p/2c1wa