SiyasaZanga-zangar malaman makarantar a NijarTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaMahaman Kanta04/27/2017April 27, 2017Kungiyoyin malaman makaranta sun kira wata zanga-zanga domin nuna damuwa a game da saba alkawari da gwamnatin ta yi a kan biyan bukatun malaman na albashi, sai dai wasu daga cikin malaman ba su amince da yin gangamin ba. https://p.dw.com/p/2c1waTalla