1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Zaben Nijar ya bar baya da kura

Mohammad Nasiru AwalMarch 31, 2016

Gwamnati ta yi watsi da kiran 'yan adawa na tattaunawa domin gyara matsalolin siyasar Nijar bayan zabubbukan 'yan majalisa da na shugaban kasa da Mahamadou Issoufou ya lashe.

https://p.dw.com/p/1INJK
Niger Wahl Wähler in Niamey
Hoto: DW/A. Amadou

A Jamhuriyar Nijar gwamnatin kasar ce ta yi watsi da wasu shawarwarin da kawancen 'yan adawar kasar ya gabatar mata a wani yunkuri na hawa kan teburin shawara don tattauna matsalolin siyasar kasar da suka barke bayan zabubbukan da suka gudana.