Yunƙurin juyin mulki a Thailand
September 19, 2006Talla
A ƙasar Thailand Sojoji sun yi yunƙurin hamɓara da Praminista Thaksin Shinawatra, a yayin da ya ke halartar taron Majalisar Dinkin Dunia a birnin New York.
Rahotani daga Bangkok baban birnin kasar, sun ce sojoji ne masu biyya ga wani baban jami´in soja, da a hida su ka kitsa juyin mulkin.
Saidai sanarwa daga fadar mataimakin Praminista Surakiart Sathirathai ta nunar da cewa komai ya dawo cikin hanun sojoji masu biyyaya ga gwamnati.