Yau ne a birnin Geneva na Suizland kakakin hukumar majalisar dinkin dunia, mai kulla da yancin samar da abinci ga alumomin dunia, Jean Ziegler, ya bayana rahoto, a kan ziyara gani da ido da ya kai, a Jamhuriya Niger domin, tantance halin da aka ciki a dangane da matsalar yinwa a
https://p.dw.com/p/Bvaq
Talla
Rahoton ya bayana cewa: A halin da ake ciki, kimanin mutane million 4 ne, daga jimmilar a`luma