1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

'Yan Najeriya na gaba a marasa muhalli a duniya

Uwais Abubakar Idris
February 16, 2017

Wakilin Majalisar Dinkin Duniya a Najeriya Mr. Edward Kallon ya bayyana haka da ya ke bayani kan irin mummunan hali na tagayyara da mutane sama da miliyan takwas da matsalar Boko Haram ta shafa a Najeriya.

https://p.dw.com/p/2XgsV