1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Yaki da cin hanci na son gyara a Najeriya

Uwais Abubakar Idris
November 22, 2017

A cewar masu zanga-zangar adawa da salon yaki da cin hanci da rashawa a Abuja, har yanzu akwai masu halin bera da ke barna a gwamnatin Shugaba Buhari, duk da ikirarin da take na yaki da cin hanci da rashawa.

https://p.dw.com/p/2o5kv