SiyasaTsaro ya ta'azzara a iyakar Nijar da MaliTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaMuntaqa Ahiwa04/23/2018April 23, 2018Masanan tsaro da kungiyoyin kare hakki a Jamhuriyar Nijar, sun damu da yanda sannu a hankali masu rike da makamai don kare kai ke rikida zuwa masu kisar gayya tsakanin kabilun da ke zaman tare da iyakokin kasar da Mali.https://p.dw.com/p/2wXDtTalla