1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Tsaro ya ta'azzara a iyakar Nijar da Mali

April 23, 2018

Masanan tsaro da kungiyoyin kare hakki a Jamhuriyar Nijar, sun damu da yanda sannu a hankali masu rike da makamai don kare kai ke rikida zuwa masu kisar gayya tsakanin kabilun da ke zaman tare da iyakokin kasar da Mali.

https://p.dw.com/p/2wXDt