1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

An bukaci mika makamai a Burundi

Gazali Mahman Abdou/YBNovember 4, 2015

A Burundi a dai dai lokacin da ake rade-radin bayyana wata kungiyar tawaye a kasar shugaba Pierre Nkurunziza ya yi tayin yin afuwa ga duk wadanda za su amince su mika makamansu nan zuwa karshen mako.

https://p.dw.com/p/1GzZH