1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Taron ministocin waje na EU

October 15, 2007
https://p.dw.com/p/Bu8R

Portugal dake shugabantar kungiyar tarayyar turaia a yanzu,tayi kira ga ministocin harkokin wajen kungiyar dake gudanar da taro a Luxenburgh,dasu gaggauta zartar da matsayinsu kann sabon kudurin sauyi na wakilan kasahe 27 dake kungiyar,kafin taron da zaa gudanar a ranar alohamis a birnin Lisbon.Portugal wadda ke gudanar da zabe a ranar 21 ga wannan wata na okotoba,na bukatar ganin an samar da tsari guda na harkokin zabe a tsakanin kasashen,wanda zai iya bawa EU ikon zartar da hukunci akan karamar kasa,data nuna adawa.Ministan harkokin wajen Portugal Luis Amado,yayi fata cewar kafin faduwar ranar yau,ministocin zasu cimma matsaya guda.