1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Talakawan Legas sun samu galaba kan gwamnatin jihar

June 21, 2017

Babbar kotun jihar Legas ta dakatar da gwamnatin jihar daga ci gaba da rusa gidajen talakawa ba bisa ka'ida ba tare da umarnin komawa teburin sulhu don kare hakkin talaka.

https://p.dw.com/p/2f89M